Comr Adamu Sulaiman Gwaram
Ya Allah ga safiyarka ta waye damu cikin ikonka da yardarka, ya Allah kasadamu da alkairan dake ciki
MUHAWARÀ: Tsakàniń Mulkiń Abba da Gandùje wannè mulki nè Kańawa sùka fi Amińta ?
Idań kafi Aminta da Mulkin Abba, Kayi
Idan kafi aminta da mulkin Ganduje kayi da Ganduje
A Kafta!
ALLAHUMMA SALLI ALA SAYYIDINA MUHAMMADIN WASALLIM WA'ALA ALIHI WASAHABIHI WASALLIM
Allah kasa mu cika muna masu imani
Allah ya qara wa Mal. Lafiya da nisan kwana Sheikh Tijjani Ahmad Yusuf Guruntum
NA ANNABI YA CE AMIN: "Ya Allah Ka Sa Ta'addancin Masu Garkuwa Da Mutane Ya Juya Kan Waɗanda Suke Ɗaukar Nauyinsu, Da Waɗanda S**a Mayar Da Ta'addancin Hanyar Neman Kuɗi", Cewar Sheikh Abdallah Gadon Ƙaya
Kai ku nuna mana wanda yake sha mana wiwi acikin ajin nan😂😂
Below 5K Followers
Follow For Follow &
Gain More Followers
Promote Ur Page Here! 👇
Evening promotion, Let's go
📚✨ Ahmed Musa Visited one of his newly opened schools today in Jos to spread the magic of books and learning! Donated quite a number of textbooks to encourage our leaders of tomorrow🏫✨
It's incredible how education can shape young minds and empower our future generation. ❤️🌍 Let's inspire and encourage every parent out there to prioritize their child's education! 🙌📖 Together, we can create a brighter tomorrow! ✨
Sheikh Prof. Isah Ali Ibrahim Fantami tare da Alaramma Afif Muhammad. (Recitation of sura in the holy Qur'an)
Our Sophisticated footballer Ahmed Musa Nigeria 🇳🇬 is our proud Nation. 🙏
Yanzunnan Zakaji Social Media Ta Dauka❤️
Muhammad Rasulillah
❤️ﷺ❤️
Good day to you all
YANZU YANZU...
Zakaji Duk Wani Dan Social Media Ya Amsa📥✊
Muhammadur Rasulillahi 💛 ﷺ ✍️
Shehu Ɗahiru Bauchi:
Ina muku rantsuwa da Allah wallahi tallahi za'a iya cigaba da shan Giya, Kisan Kai, Luwaɗi da Maɗugu, a ƙasar nan duk Allah ya kauda kai ya ci gaba da yi mana kara.
Amma idan aka ci gaba da taɓa martabar abinda yafi ƙauna fiye da kowa fiye da komai ciki harda Al'arshi da Kursiyyu wato Fiyayyen Halitta MANZON ALLAH SAW.
Wallahi Allah ba zai dubi ƙasar nan da idon rahama ba kuma duk irin karar da yake mana sai ya cire ta ya saukar mana da masifu ya hana mu maganin su, mu roƙe shi ya ƙi amsa mana saboda haka abin takaici ne malaman dake koyar da ƴaƴan mutane addinin Musulunci amma su ɓuge da cin mutuncin MANZON ALLAH SAW.
Nishadi 😂
Wani Dan Fulani ne bashida lafiya sai aka kaishi asibiti to a dakin da aka kwantar dashi akwai gadaje guda hudu akwai mutum biyu agabansa shine na uku sai kuma wani abayansa wato cikon na hudun
Wata rana sai na farko ya mutu washe gari sai na biyun ya mutu akwana na ukun Dan Fulani yaje yin fitsari kafin yadawo yaga na hudun ya mutu !
Aikuwa yana zuwa ya tattara kayansa ya gudu yabar asibitin yana zuwa kauyensu sai ya hadu da Dan uwansa yace jauro har an sallamoka ne ?
Nan take yabude baki yace aradu mutuwa ce take bin layi tana daukewa tadauke na farko tadauki na biyu natafi fitsari datazo Bata ganni ba ta dauke na hudun
Sai dan uwan nasa yace kaii jauro aradu gwara da kagudo kaikam ka auna arziki fitsarinka ya ceceka 😂😂
This beautiful Chocolate Strawberry Tart may look like you picked it up at the bakery, but it is so easy to make. You only need 7 ingredients for this festive dessert that is pretty, delicious and decadent too! It's even better when you serve it with some whipped cream or ice cream too!
Recipe Here ➡️
Chocolate Strawberry Tart | Blue Jean Chef - Meredith Laurence This chocolate strawberry tart is perfect for Valentine's Day, Easter or if you're like me, Wednesday! Pretty, delicious and decadent!
Gwamnatin Jihar Kano ta jagoranci rushe Gine Ginen da Aka Yi a jikin filin polo dake Unguwar Nassarawa..
An gudanar da aikin ne da misalin karfe 2 na tsakar daren Ranar Juma'a karkashin Jagorancin Hukumar rayawa da tsara birane ta Kano.
Daga Abuja, Tsohon Shugaban Kasa, Muhammad Buhari Ya Tattara Domin Komawa Mahaifarsa, Daura Bayan Shafe Tsawon Shekaru Takwas Ya Na Mulkan Najeriya.
Jama'a, wani fata za ku yi masa?
𝑴𝒂𝒍𝒍𝒂𝒎 𝒂𝒖𝒓𝒆𝒏 𝒎𝒂𝒄𝒆 𝒎𝒂𝒊 𝒌𝒊𝒔𝒉𝒊 𝒎𝒂𝒔𝒊𝒇𝒂 𝒏𝒆 𝒌𝒐 𝒂𝒕𝒊𝒔𝒉𝒂𝒘𝒂 𝒌𝒂𝒚𝒊 𝒔𝒂𝒊 𝒌𝒂𝒋𝒊 𝒕𝒂𝒄𝒆 𝒏𝒂𝒋𝒊 𝒌𝒂𝒄𝒆 𝑨𝒊𝒔𝒉𝒂😂😂
BAIWAR ALLAH DA AKA YIWA YANKAR RAGO KENAN .
Malllama Sadiya salihu, daya daga cikin Mallaman makarantar Abubakar siddik dake durumi, wacce wani la'ananen mutum yayiwa yankar Rago Shekaranjiya a gidan ta .
Baiwar wacce bata da wani aiki da ya wuce ta ga daliban Illimi mussaman yara, sun samu ingantanciyar tarbiyah .
Mallama sadiya ta samu kyakyawar shaidu daga mutane mabanbanta.
Muna rokon Allah madaukakin sarki ya jikan ki da rahama,
ya karbi shahadar ki ya kuma bi maki hakkin ki. 🙏
Click here to claim your Sponsored Listing.
Videos (show all)
Category
Contact the business
Telephone
Address
Bauchi
MISAU
Opening Hours
Monday | 09:00 - 17:00 |
Tuesday | 09:00 - 17:00 |
Wednesday | 09:00 - 17:00 |
Thursday | 09:00 - 17:00 |
Friday | 09:00 - 17:00 |
Saturday | 09:00 - 17:00 |
Sunday | 09:00 - 17:00 |
Isa Yuguda Guest House Gra Bauchi
Bauchi
🇳🇬🇳🇬 2348063655196+ الْأَخِلَّاءُ يَوْمَئِذٍ بَعْضُهُمْ لِبَعْضٍ عَدُوٌّ إِلَّا الْمُتَّقِينَ.
Bauchi
Feminism today is a social movement and belief focused on changing society for the better
Relway Raod Bauchi
Bauchi, MUHAMMAD
wan groop mun budeshine dan taimakon yan uwa sabida haka idai bawai dan wata damuwace zatasa kashiga
No 8 Yaya Abubakar Link Old GRA Bauchi
Bauchi, 740231
I am a digital marketing professional, business consultant and an affiliate marketer