Abdurrahman Yusuf
Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Abdurrahman Yusuf, College & University, Rimin badawa, Katsina.
Muna muku Barka da Sallah daga nan BBC.
YANZU YANZU: Gwamnatin Kasar Saudiyya ta Sanar da cewa Za’a cika Azumi Talatin Gobe Asabar, Sannan kuma Ranar Lahadi Shine zai zamo Daya ga watan Shawwal wato Ranar Sallah kenan.
Wannan na zuwa ne bayan da Hukumomin kasar s**a bayyana rashin ganin jinjirin watan Shawwal a kasar.
Shugaban IZALA ya bada sanarwa za'a cika azumi 30.
...Sarkin Musulmi ya bada sanarwa sallah sai lahadi
Daga Ibrahim Baba Suleiman
Shugaban JIBWIS Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau, ya bada sanarwa ga al'umma cewa biyayya ga umurnin Sarkin Musulmi wajibi ne kamar yadda yazo daga Annabi Muhammad (SAW). Dan haka yana umurtan 'ya'yan kungiyar cewa Za'a cika azumi talatin, Za'ayi sallah ranar lahadi insha Allah.
Allah ya bamu ladan ayyukan da muke gabatarwa. Amin
(144).MANZON ALLAH (S.A.W) YA CE: IDAN AL'UMMATA SU KA AIKATA ABUBUWA GUDA GOMA SHA BIYAR (15), TO A SAURARI ZUWAN BALA'I,
SAI SAHABBAI SU KA CE MENENE WADANNAN ABUBUWA YA RASULILLAH?
Sai Manzon Allah (S.A.W) Ya ce:
1. Idan dukiyar Baitil-Mali ta kasance Ganima ga wasu mutane. A saurari zuwan Bala'i.
2. Idan Amana ta kasance
abin-cinyewa, wato aka wofintar da ita, ba'a bayar da ita kamar yadda shari'a ta umurta. A saurari zuwan Bala'i.
3. Idan ma su dukiya su ka dauki Zakka kamar wani Haraji ne aka dora akansu. A saurari zuwan Bala'i.
4. Idan aka wayi gari Mutum ya na girmama abokinsa, ya na wulakanta Mahaifinsa. A saurari zuwan Bala'i.
5. Idan Mutum ya na girmama Matarsa, ya na wulakanta Mahaifiyarsa. A saurari zuwan Bala'i.
6. Idan aka koma ana koyon Karatun
Al - Qurani ba don Allah ba, sai don saboda Duniya. A saurari zuwan Bala'i.
7. Idan ya kasance ana girmama Mutum saboda sharrinsa. A saurari zuwan Bala'i.
8. Idan ya kasance ana shan Giya iri Daban-Daban. A saurari zuwan Bala'i.
9. Idan ya kasance ana ado da Alharini bayan Shari'a ta hana. A saurari zuwan Bala'i.
10. Idan ya kasance ana Cudanya tsakanin Maza da Mata ana Rawa. A saurari zuwan Bala'i.
11. Idan ya kasance an bullo da sabbin kayan Kade-Kade da Goge-Goge. A saurari zuwan Bala'i.
12. Idan ka ji ana daga sauti ana hayaniya a Masallatai. A saurari zuwan Bala'i.
13. Idan aka samu Al'ummar karshen zamani su na zagin wadanda s**a gabacesu. A saurari zuwan Bala'i.
14. Idan Zinace Zinace su ka yawaita. A saurari zuwan Bala'i.
15. Idan mutane s**a halatta cin Riba. A saurari zuwan Bala'i.
An fitar da wannan Hadisin ne a cikin littafin Imamu Tirmizi, daga Ruwayar Sayyidina Aliyu dan Abi Dalib (Radiyallahu anhu).
YA KU YAN UWA MUSULMAI, MENENE DAGA CIKIN WADANNAN ABABUWAN DA BA YA FARUWA A NAJERIYA?
ASHE MUSIBAR DA MUKE CIKI A DUNIYA MU MUKA JEFA KANMU!
ALLAH KA SA MU CIKA DA IMANI.
Share brothers & sisters
Nigerian army need all this equipments
Gwamnonin arewa sun tattauna a wani meatin da akayi a kaduna a kan wanna cuta ta corona virus hukuncin shine za a dage makarantun boko nan da wata daya da wadansu tarukan da basu da mahimmanci kafin aga abin da Allah zaiyi akai
Soja ba wasaba
Biggest members of Assu are setlin about the strike
Am asking about umyuk assu strike
My personal page
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Website
Address
Katsina
Katsina
this page is along page that can take many thing that are easy