CDD West Africa Hausa

CDD West Africa Hausa

Wannan shafi zai dinga kawo muku cikakkun bayanai kan labaran bogi da na karya da ake yadawa a shafukan sada zumunta.

Zai dinga warware muku shakku akan inganci ko akasin ingancin labaran da ake yadawa cikin harshen Hausa.

18/03/2023

Ku biyo mu domin samun labarai akan zaɓen gwamnoni

Photos from CDD West Africa Hausa's post 16/03/2023

CDD Organised a stakeholders consultative meeting to facilitate, coordination in the prevention and response to GBV in Yobe State.

26/02/2023

Ku cigaba da biyo mu domin ganin sakamakon zaɓen 2023.

25/02/2023

Ya sakamakon zaɓe yake a inda kuke?

25/02/2023

People queuing to vote at PU 002, Igwebueze School, ifite Awka, in Awka South LGA, Anambra State.

25/02/2023

Mutane na yin zaɓe cikin lumana a Ɓachirawa Gabas, Ƙaramar hukumar Ungogo, Kano.

25/02/2023

Me ke faruwa a in da kuke?

An fara zaɓe? Ku faɗa mana yanayin wurin kaɗa ƙuri'ar ku!


0

Photos from CDD West Africa Hausa's post 25/02/2023

An ƙaddamar da cibiyar domin lura da zaɓen gama gari na .

Ku bi wannan shafin domin samun bayanai akan zaɓen.

25/02/2023

Mun shirya tsaf domin kawo muku rahotanni da labarai akan zaɓen gama gari da zai gudana yau a Najeriya.

Ku biyo mu, sannan ku yaɗa wannan saƙon.

Me ke faruwa a mazaɓar ku?

Photos from Office of Ernest Bai Koroma, Former President of Sierra Leone 2007-2018's post 25/02/2023

25/02/2023

Yau ne fa!

Ku shirya, ku fita ku kaɗa ƙuri'ar ku!

24/02/2023

Domin samun cikakken bayanai akan zaɓen 2023 da za'a fara gobe, ku bi wannan shafin!

FACT CHECK: Audio of Atiku, Okowa, Tambuwal planning with INEC to rig elections is doctored 24/02/2023

cddfactcheck.org/?p=18954

FACT CHECK: Audio of Atiku, Okowa, Tambuwal planning with INEC to rig elections is doctored On Friday, February 24, an audio file ascribed to Atiku Abubakar, the Peoples Democratic Party (PDP) presidential candidate, began making rounds on social media. According to those sharing the voic…

Photos from CDD West Africa Hausa's post 24/02/2023

HOTUNA: Masu fashin bakin kenan suna shirya ma zaɓen gama gari da za'a yi gobe a Najeriya.

Mu a nan CDD West Africa Hausa muna bama ƙarfafa gwiwan ƴan Najeriya da su fita, su je su kaɗa ƙuri'arsu.

24/02/2023

Ku biyo wannan shafin domin samun labarai akan zaɓen 2023

23/02/2023
03/02/2022

In line with efforts to promote peace and address the root causes of conflict across Northwest and Central Africa, the Centre for Democracy and Development (CDD) conducted a peacebuilding community dialogue for the residents of the Mashegu local government in Niger State.

MU GUJI YADA LABARAN KARYA 16/11/2021

We partnered with Tijjani Gandu, a popular Hausa musician, to create a song to warn of the dangers of and - in Hausa.

Happy listening!

https://youtu.be/u6cN99ipqGg

MU GUJI YADA LABARAN KARYA Saurari Tijjani Gandu cikin gargadin sa kan yada labaran bogi.CDD partnered with Tijjani Gandu to produce a Hausa language song on the dangers of spreading f...

06/11/2021

Today is election!

We call on the 2,527,492 eligible voters in Anambra to come out and excercise their franchise!

Our deployment of local observers and media partners are on their way to their assigned polling units.

Photos from CDD West Africa Hausa's post 01/10/2021

Photos from CDD West Africa Hausa's post 22/09/2021

Tattaunawar da ke jaddada muhimmancin warware rikice-rikice da zaman lafiya da CDDWestAfrica ke gudanarwa a Wuro Jabbe da ke jahar .

22/09/2021

Yayin da ake bukuwa dan tunawa da zagayowar ranar zaman lafiya ta duniya, daraktar mu HassanIdayat tayi kira da a rika saka mata cikin ayyukan wanzar da zaman lafiya da tsaro da kuma jagoranci

Photos from CDD West Africa Hausa's post 22/09/2021

Jami'an kenan a yankin Hullere Jambutu na jahar inda tattaunawar wata-wata ta shirin ke gudana. Afuwa da yafiya nada rawar takawa wajen jaddada zaman lafiya.

19/09/2021

Yau acikin shirin mu na mun tattauna da Hauwa Muhammad Kawo kan hanyoyin gane labaran karya. Tattaunawar ta kuma duba matakan da za a iya dauka dan magance .
Mu hada hannu da magance labaran karya

CDD urges Nigerians not to lose faith in democracy 17/09/2021

Alluding to this year’s theme, ‘Strengthening democratic resilience in the face of future crises’, Hassan expressed optimism that despite the challenges confronting Nigeria’s democratic process, the country would emerge victorious.

https://guardian.ng/news/cdd-urges-nigerians-not-to-lose-faith-in-democracy/

CDD urges Nigerians not to lose faith in democracy Rights group, Centre for Democracy and Development (CDD), has commended Nigerians for their resilience and perseverance towards sustaining democracy amid myriad of challenges.

16/09/2021

EXPRESSION OF INTEREST: CDD West Africa is searching for a software development company with experience in data storytelling to develop an application to document, track and visualize reported cases of rights abuse.

For full details of this call 👇

cddwestafrica.org/expression-of-…

15/09/2021

15/09/2021

15/09/2021

As we mark International Day of 2021, let us remember that people-centred leadership is the bedrock on which democracy stands.

Without citizen engagement and robust participation from the governed, what is left is tyranny.

13/09/2021

Shin wane irin garan-bawul ya kamata a yiwa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta dan inganta ayyukanta? Ku kasance cikin taron da za ta gudanar gobe da misalin 11 na safe dan sauraron kwararru irin su: JulietIbekaku,
auwal musa da Emilia Onyema

13/09/2021

Binciken da jami’an CDD s**a gudanar, ya nuna cewa wannan labari ne na bogi, labari ne na karya. Kuna iya karanta cikkayiyar labarin anan https://cddfactcheck.org/viral-video-does-not-show-rocket-launcher-bandits-zamfara/

08/09/2021

Yana da kyau a ko da yaushe mu tantance duk wani labari na muka gani domin gudun yada LabaranBogi

07/09/2021

Da yammacin yau, wato da misalin karfe 4 na yamma masana irin su Farfesa Jibrin Ibrahim za su tattauna akan cin hanci da rashawa a bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Yi rijista dan kasancewa cikin taro cddwestafrica.org/webinar-off-gr…

Photos from CDD West Africa Hausa's post 02/09/2021

A jerin tattaunawar da Cdd Platform ta shirya yi da rukunin al'umma daban-daban dan gano tasiri ko rashin tasirin kungiyoyin fararen hula, ayau jami'an CDD na ganawa da al'ummomi daga yankuna da kungiyoyin fararen hula a jahar

01/09/2021

Muyi hattara, mu guji Yada Labaran Karya

01/09/2021

A ranar Alhamis mai zuwa shirin mu na tattaunawa da kungiyoyin fararen hula da ayyukan su , za mu tattauna da Cynthia Mbamalu, daraktar aika-aikace a Yiaga Africa inda za ta yi mana bayani akan rawar fararen hula wajen karfafa mulkin demokaradiyya a

28/08/2021

Yau acikin shirin mu na mun tattauna da dan jarida BasheerSharfadi kuma ya yi mana sharhi akan dabarun da masu sarrafa zaurukan yanar gizo ke amfani dasu wajen wallafa

Videos (show all)

Ku biyo mu domin samun labarai akan zaɓen gwamnoni#CDDEAC #nigeriaelection2023
Mun shirya tsaf domin kawo muku rahotanni da labarai akan zaɓen gama gari da zai gudana yau a Najeriya.Ku biyo mu, sanna...
Ku biyo wannan shafin domin samun labarai akan zaɓen 2023#nigeriaelection2023 #NigeriaDecides
A ko da yaushe muna kira ga al’umma da aguji yada Labaran Bogi
Sako daga Ahmad, yana da kyau a ko da yaushe mu guji yada LabaranBogi. #adainayadalabarankarya #adainayadalabaranbogi
Sheikh Ibrahim never reacted to Abduljabbar Kabara’s suspension
Gwamnatin tarrayya bata siya manhajar whatsapp ba
Fake News Show Season 2 Episode 13: Youths And Fake News
labaran bogi da muka gano na watan oktoba
FAKE NEWS SHOW Season 2 Episode 1: Is Fake News Threatening Our Electoral System?
Fake News Show -
Fake News Show Episode 5