Hausa News Reports
Nearby public figures
Aminu Kano Crescent
Woji Street
Nairobi Street Wuse Distreet Abuja
Blantyre, Street
Kikuyu Close Off Nairobi Street Wuse Ii Abuja. Abuja Federal Capital Territory
902101
Fatima Plaza
Adetokunbo Ademola Crescent
Always Onhere For You All
No 2 Atakpame Street
Lekki, Lagos
900001
TALLA: Zuwa Ga Masu Son Gasu k**ar Haka... Kasuwancin
Siyasar
08036471011
Cikin Miyan da Hausawa keyi wanne yafi maka Dadi?
1. Kuka
2. Kuɓiya
3. Taushe
4. Karkashi
5. Lalo
6. Yarɓo
7. Miyan Gyaɗa
8. Miyan Yakuwa
9. Miyan Zogale
10. Jarmiya
Inda wani sunan miyan da Hausawa keyi wanda bamu faɗa rubuta mana shi a Comment Section.
Wane gari ne yafi muku dadin zama a Najeriya?
MUHAWARA :Idan kaje baqunta sai yaron gidan yazo yayi maka haka a gaban iyayensa ya zakayi?
Yadda Aka Dinga Ciccibar Masu Yin Wazifa Da Zikirin Juma'a A Jami'ar Maiduguri Ana Yin Waje Da Su Daga Cikin Masallaci
Rahotanni sun nuna cewa tun a daren jiya Alhamis 14/12/2023 ne shugaban makarantar ya hana Wazifa ya kuma bayar da umurnin amyi waje da wadanda suke karanta wazifa.
Matemakin shugaba mai kula da sha'anin dalibai (Sub-Dean Students Affairs) ne ya zo da tawagar jami'an tsaro s**a fitar da masu yin wazifar ta karfi da yaji yayin da suke ibadarsu a cikin Masallacin Ummah Mosque dake cikin jami'ar ta Maiduguri, ya kuma bayar da umurni tare kuma da baiwa jami'an tsaron makarantar umarnin duk sanda aka sake ganinsu suna wazifa da Zikirin Jumua a k**a su a kulle su.
Daga Bashir Umar At-tijanyy
Za Mu Yi Addu'a Duk Mai Kishin Kano Ya Ce Ameen....
Allah Ka Baiwa Abba Kabir Yusuf Nasara A Kotun Ƙoli
YANZU-YANZU: Kara farashin litar fetur ne mafita ga Nijeriya -Cewar Bankin Duniya
Me za ku ce??
Tsakanin Ummee Gayu Da Maryam (Fateema Hussain) Wacce Ta Fi Burge Ku A Shirin Mai dogon Zango Na Labarina?
YANZU-YANZU: Ruwan sama a birnin makka cikin daren yau | Allah ya karawa Annabi Daraja.
YANZU-YANZU: Yadda wata babbar motar ɗaukar kaya (Tirela) ta faɗi yanzu haka a ƙasan gadar Muhammadu Buhari dake Hotoro a birnin Kano.
Dama mun daɗe muna faɗa cewa wannan gadar ba ta da wani inganci ko kaɗan, gada ce wadda akayi ta da son zuciya da kwaɗayin satar kuɗin al'umma.
Daga Malam Musa Rafinkuka
Ko me yasa ta bar tafiyar Gawuna?
Ni Yau Hajiya Ramlat Muhammad Nafita Daga Tafiyar Gawuna Garo
Nakoma Tafiyar Engr Abba Kabir Yusuf Jam.iyyar Kwankwasiyya. NNPP Ikon Allah. Muna Addu'A Allah Yabawa Abba Nasara Akotu Ameen.
DA ƊUMI-ƊUMIN TA..
Mu duk hukuncin da kotu ta yanke mana, zamu karbi kaddara daga uban giji mai kyau ko marar kayau.
Mu bamasu nufin kowa da sharri bane. Inji H.E Nasiru yusuf Gawuna.
ILIMI KOGI
A Nigeria muna da Ƙananan hukumomi 774 kawo sunan ƙaramar hukumar da babu harafin (A) a ciki?
Ku ga wannan. Kar Allah yasa muyi sata a rayuwar mu, ace har sai ka boye abin sata. Kai baka mora ba, kuma baka bar wani ya mora ba. Allah ya sawake.
Lauya ce, Yar Asalin Nigeria ce, itama zata taho tun daga Birnin London domin taya Abba Gida Gida Yaki a Kotun Kolin Nigeria.
Da alalen Gwangwani dana Leda wannan yafi Daɗi?
DA ƊUMI-ƊUMI: Sanatocin Nijeriya Guda 109 sun sadaukar da Albashin su na wannan Wata ga iyalan wanda harin Bomb ya shafa a Tudun Biri, Kaduna.
Me zaku ce?
A tunaninku da wa take waya?
Rayuwata ta na ci gaba da inganci tun da na daina rawa da waƙa - Safara'u Kwanacasa'in
YANZU-YANZU :Za'a gayyaci Bappah Hotoro kan zargin kalaman tunzura al'ummah...!
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da gayyato malam Bappah Hotoro kan kalaman da ta ce yayi na tunzira al'ummah, bayan harin da sojoji s**a kai bisa kuskure k**ar yadda tace.
Mal Bappah Hotoro dai ya musa shahadan mutane sama da ɗari da aka kashe tare da fadin magana mai zafi a kan su.
Muna Addu'a Allah Ya Baiwa Oga Lafiya Ya Tashi kafaɗunsa.
Za ku iya amincewa idan a zahiri mace ta yi maku tayin soyayya?
Hakan yana da kyau ko kuma zubar wa da kanta mutunci ne?
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un
Yanzu muke samun labarin rasuwar daya daga cikin fitattun ma'aikatan gidan telebijin na kasa NTA Hajiya Aisha Bello Mustapha.
Tsohon Shugaban tashar telebijin na jihar Jigawa Abdullahi Garba Birnin Kudu ya tabbatar da labain rasuwarta a shafinsa na Facebook.
Allah ya gafarta maya.
ABIN MAMAKI:- Police sun fitar da sunayen sabbabin dauka na musamman a wannan shekarar ta 2023, amma mafi yawanci duk "Yan kudancin Najeriya ne, duk girman jihar Bauchi mutum 1 ne ya fito.
Shin ina matsalar take???
YANZU-YANZU: Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya sauyawa garin da Sojoji s**a A kai harin Bo*m daga Tudun biri ya koma Tudun Maulidi
Me zaku ce?
Da Ɗumi-Ɗumi
Sarkin Katsina ya sanar da korar shirin AGILE bisa saba ka’idojin Musulunci
Meye yake cinye maka kudi ?
1. Data
2. Petrol/Fetur
3. Abunci
4. Budurwa
5. Kati
"Sam babu arziki a tare da wasu malamai dake jin daɗi da ka*she bayin Allah masu Maulidi a Kaduna.
Ni a ganina ko a wajan rawa aka saka Bo*mb aka ce cikin waɗanda s**a mutu akwai musulmi bai k**ata ai murna ba bare wajan Mauludin Annabi.
Nayi baƙin ciki sosai da naji wasu malamai sun mayar da wannan kisan aƙida, suna murna da kashe musulmai.
~ Cewar jarumi Adam A Zango
Wani Dattijo ya fashe da kuka bayan da aka sanya masa Video da yaji ana cewa Gwara ka mutu kana tsaka da yin Luwaɗi akan ka mutu kana murnar haihuwar Annabi, k**ar yadda Baffa Hotoro ya faɗa.
A NA BUKIN DUNIYA.. Wani alƙalin kotun ɗaukaka ƙara ta ƙasa ya mutu a na tsaka da ƙara masa girma zuwa alƙalin kotun daga ke sai Allah ya isa.
Cikakken rahoton na nan tafe
Wani bawan Allah ya gina katafaren Sabon Masallacin Juma'a a Jami'ar Tarayya da ke Gashua, kuma za a buɗe shi a yau Juma'a.
📷: Saraki Bade
Kashim Shettima, ya rabawa marassa lafiyan da s**a samu raunuka a Kaduna, Naira 10k ko kasa da haka.
Me za ku ce?
“Daya daga cikin jariran da iyayen su Bom ya tashi da su a garin Tudun Biri, uwa ta yi fatata jariri kuma yana gefe Allah ya tsawaita kwanan sa”. Shu'aibu Abdullahi
'Ya 'yan shi goma sha hudu, (14) saura wannan yaron kacal a raye, sauran sha ukun duk an ka she. 😭😭😭
Gashi Baisan Kabarin ko Daya ba B***e Yaje ziyara
Yanzu shikenan, angama da rayuwar shi. An zalunce shi bai ji ba, bai gani ba, an kauda mi shi da wani sauran farin ciki
NA ANNABI YA CE AMIN: "Ya Allah Ka Sa Ta'addanciň Masu Garkuwa Da Mutane Ya Juya Kan Waɗanda Suke Ɗaukar Nauyinsu, Da Waɗanda S**a Mayar Da Ta'addanciň Hanyar Neman Kuɗi", Cêwar Sheikh Abdallah Gadon Ƙaya
DA ƊUMI-ƊUMI: Shahararren ɗan Kasuwa a Afrika, Abdussamad Rabi'u BUA zai kashe Naira Biliyan 115 kan aikin hanyar Kano zuwa Daura-Kongolam mai tsawon kilomita 132.
Hanyar ta haɗa jihohin Kano, Jigawa da Katsina. Wane fata zaku yi masa?
Lauyan da Yaƙuduri Aniyar Amsowa Iyalan Harin Bama bamai na Kaduna
Barr. A A Shehu Faskari yace yanzu lauyoyin da zasu tsayawa waƴen da sojojin Nigeriya s**ace kuskure s**a samu na jefamusu Bama bamai sun kai 261 Kuma gobe aiki zai fara da izinin Allah Barr. Yaƙara dacewa ga lauyan da yake da sha'awar shiga wannan gwagwarmaya wanda ba shi a ciki ya kira 08020838051.
Sunayen lauyoyi 113 da jihohin su daga cikin Lauyoyi 261 da s**a kudurci sai sunbi kadin jinin musulmi.
1. A. U Hajj Esq from Zaria, Kaduna State.
2. A. A. Shehu Esq from Faskari, Katsina state
3. Sirajo Abubakar Esq from Plateau State
4. A. U Ginsau Esq from Kano State
5. J. J Wanzamai Esq from Zamfara State
6. Muhammad Nafiu Esq from Gombe State
7. Idris Manar Muhammad(Abu Qauqal) Esq from Abuja FCT
8. aliyu Al'adamawiy Esq from Adamawa State
9.Mahadi Abdussalam Esq from Sabuwa, Katsina State
10. Nazir Abdulhamid Esq from Jigawa State
11. MUKHTAR SULEIMAN DABO Esq from Zaria, Kaduna State
12. Abubakar Jibrin Esq from Kaduna State
13. Lawal Balarabe Esq from Zaria, Kaduna state
14. Mohammed Ado Dahiru Esq from Jigawa State
15. Mahmud ibrahim Esq from zaria, kaduna State
16. Tukur Badamasi dabai Esq from Kaduna State
17. Abubakar Muhammad Zain Esq From Kaduna State
18. A.I Muhammad Esq from Kano State
19. A. L. Bawa Esq from Bauchi state
20.Mustapha Ayuba Abubakar from kano state
21. I.M.Kaumi Esq from Borno State
22. Nafiu Ibrahim esq. From Zaria Kaduna state.
23. Abdussamad M. IBRAHIM
From Plateau State
24. Ibrahim Abubakar Umar Esq from Kano State
25. Abubakar Muhammad from Kaduna state
26.Kawu Kasuwa Esq from Taraba State.
26. Farida Nasir Esq from Zaria, Kaduna State
27. Abubakar Musa Esq from Kaduna State
28. D.Y Aliyu Esq from Taraba state
29. M.K. Umar Dachia Esq from Yobe State.
30. Maiakwai Ibrahim Umar Esq from Sokoto State.
31. Aminu A. Abdullahi Esq from Kebbi State.
32. Abdulrahman Ibrahim Esq from Adamawa state.
33.Shamsu Ibrahim Esq from Sabuwa, Katsina State
34.Dahiru Abubakar Esq
Za Mu Cigaba Da Gwagwarmaya Har Sai Najeriya Ta Ɗauki Saiti Insha Allah, inji Kwankwaso.
DA ƊUMI-ƊUMI: Federal High Court Ta Bada Umarnin Rufe Asusun Jihar Kano Har Sai Gwamnati Ta Biya 'Yan Kasuwa Rusau Ɗin Da Ta Yi Musu A Filin Idi
Masana'antar Kannywood ta yi sabuwar jaruma, sunanta Fateema Hussaini.
Ko kun ganeta?
📸Kannywood Celebrities
Na Rantse Da Allah Da Rugar Fulani Aka Kai Harin Bom, Ba Kan Masu Maulidi Ba, Da Hotuna Za’a Watsa Ace Anyi Nasara Akan ‘Yan Ta’add@, Cewar Sheikh Musa Yusuf Asadus-Sunnah
Click here to claim your Sponsored Listing.
Videos (show all)
Category
Telephone
Website
Address
No 32
Abuja
ABUJA
Block A, Flat 2, Bauchi Court. Gaduwa Estate, Gudu District, Apo
Abuja, 900211
FlyAkademy Entertainment is a group of talented persons in various genres of music. 3 Producers, 3 Emcee's and a sound engineer responsible for a lot of
Abuja
Official page of Zainab Sule, Nigerian musician & Songwriter. If you love great rock music, follow!
Abuja
Sister singer-songwriter duo, all about Love & Soul! Let’s take you on a WANDERLUST journey 🧚🏿♀️✨
Abuja
Kold Khordz Akademy is a music education provider with expertise in voice training, instrument playing and basic music
F. C. T
Abuja
A Prolific r&b/soul singing sensation. New release #showup click on Watch now button for full video
Abuja
PASTOR, WORSHIP LEADER, SONG WRITER, HUSBAND, FATHER, PEACE AMBASSADOR AND HUMANITARIAN.
Gwarinpa
Abuja, 234
An versatile dynamic vocalist. Evidently supernaturally endowed and gifted with a unique sound carrying a message of Grace and living in today's world