Markazul Hadeethis Salafiyyah

لآإله إلاالله

21/02/2023

Ga sakon dr

28/10/2022

KADUNA CENTRE OF LEARNING
KADUNA CIBIYAR ILIMI
1. Ahmadu Bello University, Zaria
2. Greenfield University Kaduna
3. Kaduna Polytechnic (1968), Kaduna
4. Kaduna State University
5. National Open University of Nigeria, Kaduna Study Center
6. Nigerian College of Aviation Technology, Palladan Zaria
7. Nigerian Defence Academy (NDA), Kaduna
8. Nuhu Bamalli Polytechnic, Zaria
9. Air Force Institute of Technology,mando Kaduna
10. Ameer Shehu Idris College of Advanced Studies, Zaria
11. College of Education Gidan Waya-Kafanchan
12. Federal College of Education, Zaria
13. Federal Training Centre, Malali, Kaduna
14. National Institute For Hospitality and Tourism, Kaduna
15. National Teachers Institute (NTI), Kaduna
16. Nigerian Institute for Trypanosomiasis Research (1951)
Kaduna
17. Nigerian Institute of Transport Technology, Palladan Zaria
18. School of Midwifery, Kaduna
19. Shehu Idris College of Health Sciences And Technology,
Makarfi
20. School of Midwifery, Kaduna
21. Federal College of Forestry Mechanization, Kaduna
22. Division of Agricultural Colleges (DAC) Zaria
23. Institute of Agricultural Research (IAR) Zaria
24. College of Agric and Animal Science, Kaduna
25. National Research Institute for Chemical Technology,
Basawa, Zaria
26. Nigerian Institute of Leather and Science Technology,
Samaru Zaria
27. Nigerian Army School of Military Police, Basawa Zaria
28. Nigerian Military School, Zaria
29. Military Training Center Parade Ground, Mando Kaduna
30. Armed Forces Command and Staff College, Jaji
31. Nigerian Military Training School, Kaduna
32. Federal Cooperative College, Kaduna
33. Federal School of Statistics, Kaduna
34. Institute of Certified Geographers of Nigeria, Kaduna
35. Nigeria Army School of Legal Services, Basawa Zaria
36. City College of Health Science and Technology, Zaria
37. Elite International School of Health Science, Zaria
38. Northern International Health Academy, Zaria
39. St. Francis of Assisi Theological Colleges, Zaria
40. Maritime Training S

20/08/2022

Hi Muhammad!
Welcome to IJMB!!! Click here: www.ijmbwebsite.com.ng/application-form to begin your application or Call/Whatsapp 08164529590 for more enquiries.

Application form 20/08/2022

Hi Muhammad!
Welcome to IJMB!!! Click here: www.ijmbwebsite.com.ng/application-form to begin your application or Call/Whatsapp 08164529590 for more enquiries.

Application form Welcome to the IJMB online registration portal. Register to any of our centers across Nigeria by filling in your details and proceeding to

04/08/2022

TASKIRA ASIRIN MAI ƊAKI.

Wannan karin magana ya dace da matarka, mai kula da gidanka kuma uwar 'ya'yanka.
Ta cancanci kowace girmamawa da mutuntawa da ƙimantawa.
Dan haka miji nagari, ba zai:
🔹Yi wa matarshi gori ba.
🔹Ci zarafinta ba musamman a gaban 'ya'yanta.
🔹Wulakanta mata iyaye ba domin ai sun zama iyayenshi.
🔹Hana mata bukatunta da Sharii'ah da kuma kyawawan al'adu s**a bata ba.
🔹Mata kallon ƙasƙanci ba dan ganin ai iyayenta talakawa ne’.
🔹Munana mata zato ba, misali: yawan leƙe-leƙe a wayarta domin gano ko tana yin abinda suke kira "extra-marital relations" wato kula wasu mazan a waje.
🔹Rinƙa fifita wasu matan nashi a kanta ba, wannan shi ma wani nau'i ne na zalunci.
🔹Fifita ‘ya’yan kishiyarta ba a kan nata ’ya’yan. Yin haka kunna wutar fitina ne tsakanin ’ya’ya.
🔹Rinƙa ƙin yaba mata ba inda ta cancanci yabo, da yi mata gyara a yanayi na mutuntawa ba kyara ba!
🔹Ƙi zama da ita suna tattauna batutuwa na soyayya tsakaninsu ba. Dole ne a keɓe lokaci na yin haka saboda ɗebe mata kewa, haka kuma yin tafiye-tafiye da ita gwargwadon hali da iko.
🔹Zauna da ita a yamutse ba, ba tsafta kuma ba ya mata ado.
An samo cewa ‘Abdul Laahi Ɗan 'Umar رضي الله عنهما ya kan fito waje cikin turare mai ƙamshi kuma caɓe da ado. In an tambaye shi, ya kan ce ai wance ce(matarshi) tayi min wannan adon, kuma sai yace:

"إنهن يشتهين منا ما نشتهيه منهن"

Ma'ana:
"Lallai kam matayenmu na sha'awar ganinmu fyas-fyas yanda mu ma muke sha'awar ganinsu haka"

Su ma mata ya dace su k**anta duk waɗannan abubuwa ga mazajenu.

Cuɗan ni in cuɗe ka ne a"i.

Dacewa daga Allah kaɗai take.

01/08/2022

*🔹ﻓﺘﻮﻯ ﺭﻗﻢ (6154) :*

ـ❁ـ❁ـ❁ـ❁ـ❁ـ❁

*❪📜❫ السُّــــ☟ـــؤَال :*

*✍س:ﺇﻧﻨﻲ ﺃﺗﺤﺪﺙ ﺇﻟﻰ ﺃﺑﻲ ﻭﺃﻣﻲ ﻭﺑﻌﺾ اﻟﻨﺎﺱ اﻟﻤﺤﻴﻄﻴﻦ ﺑﻲ ﻋﻦ ﺑﻌﺾ اﻟﺒﺪﻉ ﻛﺄﻣﺜﺎﻝ اﻟﺼﻼﺓ ﻓﻲ اﻟﻤﺴﺎﺟﺪ اﻟﺘﻲ ﺑﻬﺎ ﻗﺒﻮﺭ ﺃﻭ ﺩﻋﺎء اﻷﻣﻮاﺕ ﻭﻣﺎ ﻛﺎﻥ ﻣﻦ ﻫﺬا اﻟﻘﺒﻴﻞ ﻭﻟﻜﻦ ﻣﻌﻈﻢ ﻫﺆﻻء ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻟﻲ: ﺇﻥ اﻟﻌﻠﻤﺎء ﻳﺼﻠﻮﻥ ﻓﻲ ﻫﺬﻩ اﻟﻤﺴﺎﺟﺪ ﻭﻳﺮﻭﻥ اﻟﻨﺎﺱ ﻭﻻ ﻳﺘﺤﺪﺛﻮﻥ ﻓﻬﻞ ﺗﻔﻬﻢ ﺃﻧﺖ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻨﻬﻢ ﻭﻻ ﻓﺎﺋﺪﺓ ﻣﻌﻬﻢ ﺑﺄﻱ ﺷﻜﻞ، ﻭﺇﻥ اﺳﺘﻄﻌﺖ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ: ﺇﻧﺎ ﻭﺟﺪﻧﺎ ﺁﺑﺎءﻧﺎ ﻋﻠﻰ ﻫﺬا، ﻓﻬﻞ ﺃﻧﺖ اﻟﺬﻱ ﺳﻮﻑ ﻳﺼﻠﺢ اﻟﻜﻮﻥ، ﻭﻳﻌﺪﻭﻥ ﺃﻥ اﻟﻌﻠﻤﺎء اﻟﻜﺒﺎﺭ اﻟﺬﻳﻦ ﻳﺼﻠﻮﻥ ﻓﻲ اﻟﺤﺴﻴﻦ ﻭاﻟﺴﻴﺪﺓ ﺯﻳﻨﺐ ﺭﺿﻲ اﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻢ ﻭﺃﺭﺿﺎﻫﻢ ﻓﺄﻗﻮﻝ ﻟﻬﻢ: ﺇﻥ ﻫﺆﻻء ﻟﻴﺴﻮا ﺑﻤﺼﺮ ﻭﺇﻥ ﻛﺎﻧﻮا ﺑﻤﺼﺮ ﻓﻼ ﻳﺼﺢ ﺩﻋﺎﺅﻫﻢ ﺩﻭﻥ اﻟﻠﻪ ﻋﺰ ﻭﺟﻞ ﺃﻭ اﻟﻨﺬﺭ ﻟﻬﻢ، ﻭﻟﻜﻦ ﻫﻴﻬﺎﺕ، ﻛﺄﻧﻨﻲ ﺃﺗﺤﺪﺙ ﺇﻟﻰ ﺃﺣﺠﺎﺭ ﻭﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻟﻲ: ﻳﺎ ﻛﺎﻓﺮ، ﻭﺃﺷﻴﺎء ﻛﺜﻴﺮﺓ، ﻭﻻ ﺃﺩﺭﻱ ﻣﺎﺫا ﺃﻓﻌﻞ ﻣﻊ ﺃﺑﻲ ﻭﺃﻣﻲ ﻭﺃﻧﺖ ﺗﻌﻠﻢ ﺣﻘﻬﻢ؟ ﻭﻓﻲ ﻛﻞ ﻣﺮﺓ ﺗﻨﻬﺮﻧﻲ ﺃﻣﻲ، ﻓﺄﻗﻮﻝ ﻟﻬﺎ: ﺇﻥ اﻟﺴﻴﺪ اﻟﺒﺪﻭﻱ ﻭﺃﻣﺜﺎﻟﻪ ﻧﺎﺱ ﻻ ﻳﻤﻠﻜﻮﻥ ﺷﻴﺌﺎ ﻓﻲ ﻣﻠﻚ اﻟﻠﻪ ﻋﺰ ﻭﺟﻞ، ﻭﻟﻜﻦ ﻫﻴﻬﺎﺕ، ﺗﻘﻮﻝ ﻟﻲ: ﺇﻧﻬﻢ ﺃﻫﻞ اﻟﻠﻪ ﻭﺃﺷﻴﺎء ﻻ ﺃﺳﺘﻄﻴﻊ ﻗﻮﻟﻬﺎ ﻟﻜﻢ ﻣﻦ اﻟﺸﺮﻙ اﻷﻛﺒﺮ، ﻓﻤﺎﺫا ﺃﻓﻌﻞ ﺃﻛﺮﻣﻜﻢ اﻟﻠﻪ؟ ﺃﻓﻴﺪﻭﻧﻲ ﺃﻓﺎﺩﻛﻢ اﻟﻠﻪ.*

ـ❁ـ❁ـ❁ـ❁ـ❁ـ❁

*❪📜❫ الجَـــ☟ـــوَاب :*

*✍ج:ﺃﻭﻻ: ﻻ ﻳﺠﻮﺯ ﺑﻨﺎء اﻟﻤﺴﺎﺟﺪ ﻋﻠﻰ اﻟﻘﺒﻮﺭ، ﻭﻻ ﺗﺠﻮﺯ اﻟﺼﻼﺓ ﻓﻲ اﻟﻤﺴﺎﺟﺪ اﻟﺘﻲ ﺑﻨﻴﺖ ﻋﻠﻰ ﻗﺒﺮ ﺃﻭ ﻗﺒﻮﺭ، ﻭﻻ ﻳﺠﻮﺯ ﺃﻥ ﻳﺪﻋﻮ اﻹﻧﺴﺎﻥ اﻷﻣﻮاﺕ؛ ﻟﺠﻠﺐ ﻣﻨﻔﻌﺔ ﺃﻭ ﺩﻓﻊ ﻣﻀﺮﺓ، ﺑﻞ ﺩﻋﺎﺅﻫﻢ ﻭاﻻﺳﺘﻐﺎﺛﺔ ﺑﻬﻢ ﺷﺮﻙ ﺃﻛﺒﺮ ﻳﺨﺮﺝ ﻋﻦ ﻣﻠﺔ اﻹﺳﻼﻡ، ﻭاﻟﻌﻴﺎﺫ ﺑﺎﻟﻠﻪ.*
*ﺛﺎﻧﻴﺎ: ﻟﻴﺴﺖ اﻟﺤﺠﺔ ﻓﻲ ﻋﻤﻞ اﻟﻌﻠﻤﺎء ﻭﺃﻗﻮاﻟﻬﻢ؛ ﻷﻧﻬﻢ ﻳﺨﻄﺌﻮﻥ ﻭﻳﺼﻴﺒﻮﻥ، ﻭﻛﺜﻴﺮ ﻣﻨﻬﻢ ﻣﺒﺘﺪﻉ، ﻭﺇﻧﻤﺎ اﻟﺤﺠﺔ ﻓﻲ ﻛﻼﻡ اﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻭﻓﻲ ﺳﻨﺔ ﺭﺳﻮﻝ اﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ اﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ اﻟﺜﺎﺑﺘﺔ.*
*ﺛﺎﻟﺜﺎ: ﻋﻠﻴﻚ ﺃﻥ ﺗﺴﺘﻤﺮ ﻓﻲ ﺩﻋﻮﺓ ﻭاﻟﺪﻳﻚ ﻭﻣﻦ ﺣﻮﻟﻜﻢ ﺇﻟﻰ اﻟﺤﻖ ﻭﺃﻥ ﺗﺜﺒﺖ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺃﻥ ﺗﺼﺒﺮ ﻋﻠﻰ اﻷﺫﻯ ﻓﻴﻪ، ﻋﺴﻰ ﺃﻥ ﻳﻬﺪﻱ اﻟﻠﻪ ﻋﻠﻰ ﻳﺪﻳﻚ ﺇﻟﻰ اﻟﺤﻖ ﻭاﻟﺼﻮاﺏ اﻟﻜﺜﻴﺮ ﻭﻳﻜﻮﻧﻮا ﻋﻮﻧﺎ ﻟﻚ ﺑﻌﺪ ﺃﻥ ﻛﺎﻧﻮا ﺃﻋﺪاء ﻣﻨﺎﻭﺋﻴﻦ ﻳﺴﺨﺮﻭﻥ ﻣﻨﻚ ﻭﻳﺤﻘﺮﻭﻧﻚ، ﻭﺗﺮﻓﻖ ﺑﺎﻟﻮاﻟﺪﻳﻦ، ﻭﺻﺎﺣﺒﻬﻤﺎ ﻓﻲ اﻟﺪﻧﻴﺎ ﻣﻌﺮﻭﻓﺎ؛ ﻟﻘﻮﻟﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ: {ﻭَﻭَﺻَّﻴْﻨَﺎ اﻹِْﻧْﺴَﺎﻥَ ﺑِﻮَاﻟِﺪَﻳْﻪِ ﺣَﻤَﻠَﺘْﻪُ ﺃُﻣُّﻪُ ﻭَﻫْﻨًﺎ ﻋَﻠَﻰ ﻭَﻫْﻦٍ ﻭَﻓِﺼَﺎﻟُﻪُ ﻓِﻲ ﻋَﺎﻣَﻴْﻦِ ﺃَﻥِ اﺷْﻜُﺮْ ﻟِﻲ ﻭَﻟِﻮَاﻟِﺪَﻳْﻚَ ﺇِﻟَﻲَّ اﻟْﻤَﺼِﻴﺮُ} {ﻭَﺇِﻥْ ﺟَﺎﻫَﺪَاﻙَ ﻋَﻠﻰ ﺃَﻥْ ﺗُﺸْﺮِﻙَ ﺑِﻲ ﻣَﺎ ﻟَﻴْﺲَ ﻟَﻚَ ﺑِﻪِ ﻋِﻠْﻢٌ ﻓَﻼَ ﺗُﻄِﻌْﻬُﻤَﺎ ﻭَﺻَﺎﺣِﺒْﻬُﻤَﺎ ﻓِﻲ اﻟﺪُّﻧْﻴَﺎ ﻣَﻌْﺮُﻭﻓًﺎ ﻭَاﺗَّﺒِﻊْ ﺳَﺒِﻴﻞَ ﻣَﻦْ ﺃَﻧَﺎﺏَ ﺇِﻟَﻲَّ ﺛُﻢَّ ﺇِﻟَﻲَّ ﻣَﺮْﺟِﻌُﻜُﻢْ ﻓَﺄُﻧَﺒِّﺌُﻜُﻢْ ﺑِﻤَﺎ ﻛُﻨْﺘُﻢْ ﺗَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ} ﻧﺴﺄﻝ اﻟﻠ

31/07/2022

🗞Micron Unveils World’s First 1.5TB microSD Card and Automotive Functional Safety-Certified Memory to Fuel Data at Intelligent Edge

artificial intelligence (AI) and the internet of things (IoT) converge at the edge, the world is experiencing an explosion of devices across autonomous vehicles, video security, smart factories, energy infrastructure, robotics, industrial transport, health care and more. ABI Research estimates 25 billion connected IoT devices by 2026,1 each generating enormous amounts of mission-critical data. This data increasingly needs to be stored, managed and analyzed at the edge where it is created for actionable real-time insights. Facilitating these tasks requires industrial-grade memory and storage capable of processing massive data sets in harsh conditions, from high temperatures to shock and vibrations.“With edge devices generating critical insights for everything from public safety to vehicle autonomy to manufacturing operations.

25/07/2022

*هل يجوز في الشريعة الإسلامية أن تكون المرأة حاكمة ؟*


*السؤال:*

هل يجوز في الشريعة الإسلامية أن تكون المرأة حاكمة ؟ أتمنى أن يكون هناك دليل من القرآن .

*الجواب:*

الحمد لله.

أولاً :

يُشْكر الأخ السائل على حرصه على معرفة واتباع الأدلة من القرآن الكريم ، ولكن لا يلزم في كل مسألة أن يكون لها دليل خاص من القرآن ، بل كثير من الأحكام إنما ثبتت أدلتها بالسنة النبوية الصحيحة ، ولم تثبت بالقرآن ، والواجب على المسلم اتباع أدلة القرآن والسنة جميعاً . قال الله تعالى : ( يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا أَطِيعُوا اللَّهَ وَأَطِيعُوا الرَّسُولَ وَأُولِي الأَمْرِ مِنْكُمْ فَإِنْ تَنَازَعْتُمْ فِي شَيْءٍ فَرُدُّوهُ إِلَى اللَّهِ وَالرَّسُولِ إِنْ كُنْتُمْ تُؤْمِنُونَ بِاللَّهِ وَالْيَوْمِ الآخِرِ ذَلِكَ خَيْرٌ وَأَحْسَنُ تَأْوِيلاً ) النساء/59 .

فأمر الله تعالى بطاعته وطاعة رسوله صلى الله عليه وسلم ، وأمر برد المسائل المتنازع فيها إلى كتابه وسنة رسوله صلى الله عليه وسلم .

وقال تعالى : ( وَمَا آتَاكُمُ الرَّسُولُ فَخُذُوهُ وَمَا نَهَاكُمْ عَنْهُ فَانْتَهُوا وَاتَّقُوا اللَّهَ إِنَّ اللَّهَ شَدِيدُ الْعِقَابِ ) الحشر/7 .

وروى ابن ماجه (12) عَنْ الْمِقْدَامِ بْنِ مَعْدِيكَرِبَ الْكِنْدِيِّ أَنَّ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ : ( يُوشِكُ الرَّجُلُ مُتَّكِئًا عَلَى أَرِيكَتِهِ يُحَدَّثُ بِحَدِيثٍ مِنْ حَدِيثِي ، فَيَقُولُ : بَيْنَنَا وَبَيْنَكُمْ كِتَابُ اللَّهِ عَزَّ وَجَلَّ ، مَا وَجَدْنَا فِيهِ مِنْ حَلَالٍ اسْتَحْلَلْنَاهُ ، وَمَا وَجَدْنَا فِيهِ مِنْ حَرَامٍ حَرَّمْنَاهُ ، أَلا وَإِنَّ مَا حَرَّمَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ مِثْلُ مَا حَرَّمَ اللَّهُ ) . صححه الألباني في صحيح الجامع (8186) .

ثانياً :

دلت الأدلة من الكتاب والسنة على عدم جواز تولي المرأة للولايات العامة ، كالخلافة والوزارة والقضاء وما أشبه ذلك .

1- أدلة القرآن :

قال الله عز وجل : ( الرِّجَالُ قَوَّامُونَ عَلَى النِّسَاءِ بِمَا فَضَّلَ اللَّهُ بَعْضَهُمْ عَلَى بَعْضٍ وَبِمَا أَنْفَقُوا مِنْ أَمْوَالِهِمْ ) النساء / 34 .

قال القرطبي رحمه الله :

"قوله تعالى : ( الرِّجَالُ قَوَّامُونَ عَلَى النِّسَاءِ ) أي : يقومون بالنفقة عليهن ، والذب عنهن ، وأيضاً : فإنَّ

22/07/2022

*أسباب دخول الجنة*

1- التوحيد والإخلاص.
2- الإنفاق في سبيل الله.
3- الخلق الحسن.
4. الإصلاح والإحسان إلى الناس.
5- إماطة الأذى عن الطريق.
6- محبة المؤمنين في الله.
7- الحياء.
8- ذكر الله تعالى.
9- الإحسان إلى الجار.
10- شكر الله على نعمه.
11- كثرة السجود.
12- التواضع لله.
13- صلة الرحم.
14- بر الوالدين.
15- قراءة القرآن والعمل به
16- الأمر بالمعروف والنهي عن المنكر.
17- الرفق بالحيوان.
17- الذكر عقب الصلوات.
18- طاعة الرسول صلى الله عليه وسلم.
20- الصبر.
21- الصدق.
22- المحافظة على الصلوات الخمس.
23- عيادة المريض.
24- الدعاء.
25- إفشاء السلام وإطعام الطعام.
26- تعلم القرآن وتعليمه.
27- الصلاة على النبي صلى الله عليه وسلم.
28- التعاون على البر والتقوى.
29- الدعوة إلى الله.
30- حسن الظن بالله تعالى

انشرها لتكون صدقة جارية لك.

22/07/2022

Ɗaurin Shekara 3 ne hukuncin duk wanda ya doki Matar shi
________________________________________________
Dukar mata wata baƙar ɗabi'a ce ta zalunci da cutarwa da mazaje suke yiwa matan su a wannan zamanin, shiyasa Manzon Allah (SAW) yace: “Yanzu ɗayan ku ko kunya baya ji ya gama dukar matar shi da rana k**ar wata baiwa sannan kuma da dare ya lallaɓo yazo wurin ta yana mata daɗin baki (wai yana so yayi jima'i da ita)” Au k**a Qala.
Hakan ne ma yasa Sarkin Haɗaɗɗiyar Daular Kano Na 14, Malam Muhammadu Sanusi II yace: duk matar da Mijin ta ya dake ta to ta rama !

Anyway, Majalisar tarayya tayi doka inda ta haramta Miji ya doki Matar shi, ko mace ta doki mijin ta, kai ko zungurin ta kayi da yatsa to ka aikata laifi kuma zaka fuskanci hukuncin ɗauri a gidan gyaran hali har na tsawon Shekaru 3 tare da biyan tarar kuɗi ₦200,000.00 k**ar yadda Sashi na 19 (1) dana 46 da 48 na Violence against Persons Prohibition act, 2015 ya bayyana.

Shi kuma Sakin layi na biyu na Sashi na 19 ɗin cewa yayi koda Niyyar dukar ta kayi, ko niyyar zungurin ta da yatsa to ka aikata laifin da za'a ɗaure ka har na tsawon Shekara ɗaya ko kuma tarar kuɗi ₦100,000.00 ko kuma duka biyun.

Haka Shima sakin layi na 3 cewa yayi duk wanda ya bada Shawara akan a doki Mace ko a zungureta da yatsa ko irin a murɗe mata hannu ɗinnan to ya aikata laifi, Hukuncin sa shine ɗauri a gidan gyaran hali na tsawon Shekara ɗaya, ko tarar kuɗi ₦200,000.00 ko kuma duka biyun.

Haka sakin layi na 4 ya ƙara da cewa kai duk wanda ya taimaka aka doki mace, ko aka zungureta da yatsa ko mak**ancin haka, to ya aikata laifi shima, Hukuncin sa Shine tarar kuɗi ₦200,000.00 ko kuma zama gidan gyaran hali na tsawon Shekara ɗaya.

Saidai wannan dokar tana aiki ne ga mutanen dake zaune a Abuja kawai k**ar yadda Sashi na 47 na Violence against Persons Prohibition act, 2015 ya faɗa, amma akwai jihohi da s**a fara yin adopting wannan dokar, dan haka muna fata sauran Jihohin suma suyi.

Bissalam
Shehu Rahinat Na'Allah
16th July, 2022

22/07/2022

CIGABA.................

A da yara idan suna tafiya ko suna wasa zaka ji suna karatu amma yanzu yaranmu waka suke yi, matanmu kuma sun zama marasa tarbiyya da biyayya ga mazajensu, har ma abin ya cigaba kisa suke yi, sai kaga mace a kan kallon film bata baiwa mijinta cikakken hakkinsa, bata kula da alamarin gidanta, duk wannan mene ne sanadiyya? Kallon fina finai. Bari in baku misali, Ni din nan ya faru dani," yara ne nake koyar da su a islamiyya, sai nake musu nasiha da jawo hankalinsu, ina cikin yi musu nasihar, sai aka kawo wuta, nan da nan sai naga hankalinsu ya tafi daga karatun da muke yi, sai naga sun matsu a tashi, da naga haka sai na karisa na tashe su, cikin ikon Allah sai na ji daya daga cikinsu tana cewa:wance yi sauri mu tafi kar ayi nisa. Kun jifa yan uwa, wannan fa shine abinda yake faruwa. Sannan ya kara faruwa da ni, muna cikin karatu ne da yara, a lokacin akwai nefa, sai na ji wata daga cikin su ta ce:"yanzu fa ana dai dai wuri kaza ne a tarkon kauna, innalillahi wainna ilaihi raji'un, yan uwa wannan shi ne yake faruwa da yayanmu da matayenmu a gidajenmu, zaka sami yara sun hadda ce rana har da lokacin da za'a yi film din kaza, ko ka ji yara suna tafiya suna wake wake, sai ka ga malami yana yiwa yara karatu amma hankalinsu ba su tare da shi, wasu daga cikin iyaye suna kai kara wurin malamai cewa:tarbiyyar yaransu ya fara gurbacewa. Ka kunnawa yaranka film suna kallo koda yaushe! ta yaya za'a yi yaranka ba za su canzaba, to wadannen ma masu hankali daga cikinsu kenan(iyayen).
Arewa 24 shekarunta shida ne (6) kacal da kir kira, amma mu ka samu kammu a wannan hali da muke ciki. Ya ku yan arewa shin ba zamu dawo cikin taitayinmu ba, ba zamu hankalta ba, ba zamu fahimci cewa kashe mu ake yi ta karkashin kasa ba, an cusawa yaranmu da matanmu har da wasu mazan kallon irin wadannan fina finan, amma mun kasa fahimtar hakan? To idan bak ku sani ba ku sani, *MBC2,MBC3,BOLLYWOOD,MBC4,* wadannan duka sun kirkire su ne domin gurbata tarbiyyan musulunci da m

013 DR. SANI UMAR R/L 21/07/2022

*Darussa Da Aka Gabatar A Cikin Littafin*

الفرقان بين الحق والبطلان لشيخ الإسلام ابن تيمية

*Farkon Littafin Al-Furqan Bainal Haqqi Wal Butlan*

Darasi Na 1 Zuwa Na 10

Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo

Daga Masallacin Usman Bn Affan Gadon Qaya Kano

Domin Samun karatukan Malam ku bibiyi wadannan shafuka:

*Domin Shiga WhatsApp Group Namu Ku Danna Na 👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/Llt2BJLr4rfLNTPAMkN0Ac

Facebook: https://www.facebook.com/Drmuhdsaniumarmusa/

Twitter: https://twitter.com/DrMSaniR_Lemo

Instagram: https://www.instagram.com/drmsanirijiyarlemo

Telegram: https://t.me/drmsaniumar

YouTube: https://www.youtube.com/channel/UCa9nK0j55mr9PPhv4k3Wmbw

Website: www.drmsanirijiyarlemo.net

Domin Neman Karatuttukan Da S**a Gabata Kutun Tubi Wannan Lambar Kamar Haka👇🏻
✍ ABDUR-RAZAQ SANI
©️ +233238850514
*Zaka iya aikawa Duk wanda kakeso↪*

013 DR. SANI UMAR R/L WhatsApp Group Invite

19/07/2022

🔷 ست خصال لنيل الفردوس الأعلى من الجنة🌱

= ﴿قَد أَفلَحَ المُؤمِنونَ﴾ [المؤمنون: ١]

- الخشوع في الصلاة
﴿الَّذينَ هُم في صَلاتِهِم خاشِعونَ﴾

- الإعراض عن اللغو والباطل
﴿وَالَّذينَ هُم عَنِ اللَّغوِ مُعرِضونَ﴾ [المؤمنون: ٣]

- أداء الزكاة
﴿وَالَّذينَ هُم لِلزَّكاةِ فاعِلونَ﴾[المؤمنون: ٤]

- حفظ الفرج من الحرام
﴿إِلّا عَلى أَزواجِهِم أَو ما مَلَكَت أَيمانُهُم فَإِنَّهُم غَيرُ مَلومينَ﴾ [المؤمنون: ٦]

- حفظ الأمانات والوفاء بالعهد
﴿وَالَّذينَ هُم لِأَماناتِهِم وَعَهدِهِم راعونَ﴾ [المؤمنون: ٨]

- المحافظه على الصلاة المفروضة
﴿وَالَّذينَ هُم عَلى صَلَواتِهِم يُحافِظونَ﴾ [المؤمنون: ٩]

= ﴿أُولئِكَ هُمُ الوارِثونَ، الَّذينَ يَرِثونَ الفِردَوسَ هُم فيها خالِدونَ﴾[المؤمنون: ١١/١٠ ]

- قالﷺ : إذا سألتم الله الجنة فاسألوه الفردوس، فإنه أعلى الجنة، وأوسط الجنة، ومنه تفجر أنهار الجنة، وفوقه عرش الرحمن.

📗 رواه البخاري ومسلم

19/07/2022

⬛️ التحذير من الوقوع في البدع❷⬛️

◼️ قال علي الطيالسي رحمه الله :
مسحت يدي على أحمد بن حنبل، ثم مسحت يدي على بدني وهو ينظر، فغضب غضبا شديدا، وجعل ينفض يده ويقول: عمن أخذتم هذا؟!. وأنكر إنكارًا شديدًا.
📜طبقات الحنابلة (١٣٨/٢)

◼️ قال شيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله:
"ومِن شأن الجسد أنه إذا كان جائعًا فأخذ من طعامٍ حاجته ، استغنى عن طعام آخر ، حتى لايأكله - إن أكل منه - إلا بكراهة ،وربما ضره أكله ولم ينتفع به ، ولم يكن هو المغذي له الذي يقيم بدنه. وكذلك العبد إذا أخذ من غير الأعمال المشروعة بعض حاجته ، قلَّت رغبته في المشروع وانتفاعه به ، بقدر ما اعتاض من غيره ، بخلاف من صرف نِهمته وهمته إلى المشروع ، فإنه تعظم محبته له ومنفعته به ويتم دينه ، ويكمل إسلامه.

ولذا تجد أن مَن أكثر من سماع القصائد لطلب صلاح قلبه ، تنقص رغبته في سماع القرآن حتى ربما كرهه .. ومن أكثر من السفر إلى زيارات المشاهد ونحوها، لا يبقى لحج البيت الحرام في قلبه مِن المحبة والتعظيم مايكون في قلب من وسعته السُنَّة . ومن أدمن على أخذ الحكمة والآداب من كلام حكماء فارس والروم ، لا يبقى لحكمة الإسلام وآدابه في قلبه ذاك الموقع. ومن أدمن قصص الملوك وسيرهم ، لا يبقى لقصص الأنبياء وسيرهم في قلبه ذاك الاهتمام ، ونظير هذا كثير "
📜من كتاب إقتضاء الصراط المستقيم مخالفة أصحاب الجحيم لشيخ الإسلام ابن تيمية ١ / ٥٤٢

◼️ قال ابن القيم رحمه الله:
الشياطين تحتال على ابن آدم لتوقعه في واحد من أمور ستة:
الكفر، ثم البدعة، ثم الكبائر، ثم الصغائر، ثم الاشتغال بفضول المباح، ثم بالفاضل عن الأفضل،
فإن أعيتهم هذه الحيل السّت عمِدوا إلى حيلة أُخرى وهي تسليطُ أهل الباطل والبدع عليهم
📜إعلام الموقعين (157)

19/07/2022

Ɗaurin Wata 6 ne Hukuncin wanda ya canjawa Motar shi Penti
____________________________________________________________
Babban burin dokokin Nigeria shine su samar da tsaro da kariya ga kowanne Dan kasa ta ɓangaren rayuwar shi ko kuma dukiyar shi, dan haka akayi dokar da ta haramta ka canjawa Motar ka Penti (Kamar tana baƙa ka mayar da ita fara) saboda motoci a Nigeria ana yimasu rajista ne da Kalar pentin su, dan haka ya zama wajibi duk lokacin da zaka canja ma motar ka kala (Penti) dole sai ka sanar da hukumomin da abun ta shafa sun baka Approval domin su canja maka wani license ɗin sannan kuma ka biya kudin canjawar.
Idan har kayi gaban kanka kaje ka canja ba tare da ka sanar masu ba sun baka Approval, to ka aikata laifin da za'a iya daure ka har na tsawon watanni Shida ko ka biya tarar Kuɗi ₦3,000, ko kuma a haɗe maka duka biyun, biyan tara da kuma zama gidan gyaran hali. Sannan kuma wancan license ɗin da kake dashi na farko yayi expire sai ka canja wani.

Duba Sashi na 13, 231, da 232 National Road Traffic Regulations, 2012.

Bissalam
Shehu Rahinat Na'Allah
16th July, 2022

19/07/2022

*SAMARI DA YAN MATA, YARA DA MANYA, WALLAHI KU YI HATTARA, AREWA 24 BA "TAKU BA CE".* *002*

*KO SHIN WADANNE IRIN MUTANE NE, KE GABATAR DA SHIRYE SHIRYE, A TASHAR AREWA 24?*

Kamar yadda na yi bayani a baya cewa tashar arewa 24 bakomai ba ce, face makircin yahudawa, kafirai makiya Allah, makiya addinin musulunci da musulmai.
A wannan rubutu zamu bayyana irin nau'in mutanen da suke gabatar da shirye shirye a tashar, shin mutane ne na gari masu tarbiyya? Koko lalatattu ne daga cikin alummah.

Ma fi yawancin masu gabatar da shirye shirye a tashar arewa 24, masu shirya fina finan hausa ne (wato kannywood), wadanda mun sani cewa wadannan mutane lalatattu ne, kuma marasa tarbiyya, saboda mutumin kirki nagari bazai aikata abubuwan da suke aikata wa ba, mutumin da zai fito cikin alumma ya rika rawa shida wata mace fitsararriya me zamu kira wannan mutumin? Kamar yadda wani babban malami a wannan kasar, wanda na daukeshi a matsayin UBA, wato sheikh Albany zaria yake cewa:*"shi dan wasan kwaikwayo bashi da ma'ana(wato shi dai kawai gashi nan dai, ba za'a kira shi cikakken mutum ba, sannan baza'a kirashi dabba ba) domin ba zai taba zama dan Sanda ba, ko soja"*.
Yan uwa irin wadannan mutanen ne za su ko ya mana al'adunmu su kuma gyara mana tarbiyyarmu, larabawa suna cewa :"wanda bashi da abu to ba zai taba iya bada shi ba". Shin wai mai yasa ba'a ba mutanen kirki nagari wadanda suke da tarbiyya su gabatar da shirye shiryen arewa24 ba. Shima abin dubawa ga mai hankali.

*TO WADANNE IRIN SHIRYE SHIRYE A KE GABATARWA, A TASHAR AREWA 24?*

Daga cikin shirye shiryen da a ke gabatarwa a tashar arewa 24 sun hada da:

1: Dadin kowa
2: Labaran kwallon kafa
3: Kwana casa'in
4: Gidan badamasi
5: Labarina
6: Tarkon kauna
7: bagya lakshmi
8: Izzar so
9: Zafafa goma da dai sauran su.
Wadannan sune kadan daga cikin shirye shiryen da arewa 24 take gabatarwa,wanda ko wanne daga cikin su barazana ce ga lalacewa tare da gurbacewar tarbiyyarmu

19/07/2022

💢الورع💢

جاءت إمرأة الى الإمام أحمد بن حنبل ،

فقالت : يا أباعبدالله ، إني إمرأة أغزل ( غزل الخيوط لصنع الملابس ) في ضوء السراج ، فيمر بنا العسس ( رجال الشرطة ) بالليل يحملون مشاعل السلطان ، أيحل لي أن أغزل على ضوء نارهم ؟

فبكى الامام احمد ابن حنبل و قال لها :

من انت ؟
، فقالت : اخت بشر الحافي ،
فقال لها : من بيتكم يخرج الورع الصادق ، لا تغزلي على شعاعها .

بكى الامام احمد بن حنبل لهذا السؤال الدقيق جدا
، و خوف هذه المرأة من ان تقع في شبهة الحرام
، دعك من الحرام ، و عندما علم ان مثل هذه المرأة لا يمكن ان تكون الا نشأتها في بيت ايماني
، تأكد له ذلك عندما اجابته بانها اخت بشر الحافي ذلك الرجل الصالح ،

اجابها بقدر مقامها و ان كان الامر يجوز ، بان لا تغزل ، لان بيتها عرف بالورع الصادق .

🕊الورع ثلاثة مراتب :
- اجتناب الحرام ،
- اجتناب الشبهات ،
- ترك بعض المباح خشية الوقوع في الشبهات .

🕊أي ايمان كانوا يحملون ، و اي غيبوبة نعيش فيها نحن .
🕊 اللهم ارزقنا قلوبا كلما نبضت ارتقت

WhatsApp Group Invite 08/02/2022

https://chat.whatsapp.com lkcBIUXIQ4B6NcJaFBIc22

WhatsApp Group Invite WhatsApp Group Invite

08/02/2022
Want your university to be the top-listed University in Funtua?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Website

Address


Funtua
224466

Other Colleges & Universities in Funtua (show all)
QUEEN SALMA QUEEN SALMA
Funtua

The Page Is a page of promoting our self by many thing apart knowledge

Makomar mata a zamince Makomar mata a zamince
Katsina Road
Funtua, AVAILABLE

This page it's show the people's how females going our character in this generation.

Nafiu Yahuza Nafiu Yahuza
Danmaigauta
Funtua

Am open this page for the purpose of telling the truth about how my country its going on.

Ta'asisul Qur'an Qismu Tahfeez Dikke progrm. Ta'asisul Qur'an Qismu Tahfeez Dikke progrm.
Funtua

Sokoto road. Funta dikke

Islamic center by Abu haneef Islamic center by Abu haneef
Dandume Local Government
Funtua

Peace and unity

Kass college of health science's and technology dandume Kass college of health science's and technology dandume
Lagos Road Along Felling Station Dandume
Funtua

2021

School of Basic and Remedial Studies Funtua School of Basic and Remedial Studies Funtua
Dandume Road, Jabiri
Funtua

College for Remedial and IJMB

Opecial batakwe Opecial batakwe
Tudun Malamai
Funtua, 07045688937

Auwal Abubakar A Auwal Abubakar A
Bakori Road
Funtua, GOOD

Auwal was born in funtua

College of Health and Environmental sciences funtua College of Health and Environmental sciences funtua
Kabomo Road Up Zaria Road Funtua
Funtua, 830221

health is wealth